• March 25, 2026
  • MURYAR HAUSA TV
  • 41

YouTube thumbnailYouTube icon


📍 Tuntuɓa da Karin Bayani
Daga Kamfanin Al Hayat International, Goron Dutse Kano.
Za ku iya samun mu a:
Kwanar Kasuwa, Office ɗinmu mai Lamba 14, Al-Wabil House, Sharada Phase 1 Kano.

📧 Email: [email protected]

✅ Published & Managed by MBR Media Solutions
📧 Email: [email protected]

#muryarhausatv #muryarhausa #watashida
#tawakkaltu #hausaseries

01:51:24

source

41 comments on “WATA SHIDA SEASON 3 EPISODE 4 – Muryar Hausa Tv

  1. Gaskiya da kuke cewa film abubuwa da akeyi a zashiri shine kikeyi to wanna maganar bahakaba ce domi bawanda ze tsaya Amai abunda akawa A Zango domin Yama megida nka yase da kadarrasa yaba kudin domin katemaki mahaifin ka Kuma harwa ni Wanda kasanshi yatare ka yakwace kudin wato kuna nu nawa mutane lapiyarka tafima ta mahaifinka kenan ai innine ko zan mutu be isa in bashi kudin nanb wllh haba yakama ta kusan abunda yakama ta kuke yiwa mutane inza kuyi shiri bawai mu Raina kokarinku bane Aman wanna be kamata ba
    Se Kuma batun Zara iti shikenan kullum acikin jarabawa take to me anfani kudin da ake cewa natane Kuma har Ina Wani abuda samir xemata harta dinga shiga wanna yanani Bata fita acikin Wani yanayi ba kuma ta sake shiga Wani yanayi Kuma ahaka acikin film din tana kusan ta 2 wace Tafi kowa kudin wanna Abu ko agaske balale ya ke faruwa ba aha

  2. To ai ba ƙarya ya mata ba, shi yayi disguising ne don ya samu Mata.
    Ita ce ta nemi ya zama mijin ta na bogi.
    Wannan duk shirme ne ba wani abu na burgewa, shi ya boye Identity nashi, ita kuma shashasha ta zama, ba basira.

  3. Hello wata shida Team ah have one issue to address on 😮 adals wife is poor that they can't afford to pay Medical bills and why is she using iPhone 13 pro let anything be realistic pls

  4. Subhanallah Mai haka wan, na wani irin film ne. dan hausa kana son zahra ta kamu da ciwon zuciya intaji Samir yayi aure sai tace ya yaudare ta ai kasan mu mata zuciyar mu mai raunine da Allah ka duba de, 🤔😢💔❤️‍🔥🫀🫁
    Har naji wani iri wlh da Allah kar a daura mai aure da Allah 🙏🏻
    Don zuciyata Dana zahra zatacutu gaskiya auran yazama Frank ne koh mafarki koh tunani I think that. fata. Alkere ❤❤❤

  5. This is not making sense at all gaskiya wanann shirin baiyyiba maganan gaskiya ya zaayi ma ace yayi aure kuma haba duk wanda zara ke gani bai ishetaba ga wani zancen aure kuma Allah sa dai mafarki ne

    Kun debo dakyau kuma za bata aziza nan ba sonshi takeyiba itama da anbari ahaka kawai meye na aure kuma za batamana shiri

    We know its not easy but agyara kar ayita jan abu mjn dauka wata shida zai zama daban da sauran

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *