Shi wannan hedmastern Dan kutumar uban babanshi besan yadda da yake axuciyar uwa ba,ko jakace ta haifeshi Dan iska shege Dan allah matasan Kaduna ku Zane mana wannan hedmastern ni yafi bani haushi,shege dakiki
Koda bata dagaskiyane Amma anci zarafinda Kuma Wai iyaye sunaso yayayensu Suji kansu. Wallahi wallahi wallahi inbaka yata aure kaimata haka saida kuni ko shi ko maimakaranta, yan kato da gora
Yau nayi bakincikin kasancewata mace badan na rainawa allah ba Amma wallahi wallahi da namijice sena jinyata wannan hedmastern ,jinya ta har abada shege jaki Dan tinkiya dakiki yasan baida gaskiya,
Dan girman AllΔh i suggest our very own ordinary Ahmad Isah to delegate a team to undergo an investigation on that school to see if that school is up to the standards.
Mai makaranta karya kake Kowa nadin yakawo kara gidan nan sabida yasan nan ne kawai inda za'a masa adalci abi masa hakkin sa, Alh duk abin da akai mata mai makarantar yasa su yan bijilanti umarni yabasu kusan kuma su jahilai ne
Duk Wanda Kaji Yana Maganar Abanza Akan Brekete Family Narantse Da Allah Azzalimine Nan Gidan Kuma Gidan Adalchi ne Shikuma Mugu Azzalimi Ko Dan Iska Tofa Basason Brekete Family,Shiyasa Ni irinku Arayuwa Ma Baku Isa Indagamuku Kafaba Saboda Ba Mutanen Arzikibane Ku.
Amatsayi na na malamin makaranta muna Allah wadai da wannan malamin makaranta kuma munaso a bincika mana anya ko school of education yayi dan babu qualities na good teacher atattare dashi sam.
Mal Muntaqa ka yi kuskure, ka San cewa wannan Mata ita ce Mahaifiyar wannan daliba amma you fail to inform the Vigilante but you portrayed her as a Kidnaper.
Gaskiya Ina rokon wannan gida Mai Albarka da suyi delegate din wasu mutane don bincike a wannan makaranta Domin shine tsohon discipling master Na GJSS rigasa 2012 a wanchan lokacin yabar makarantar kawai Sai Dai akaji ya bude tashi makarantar Mallam Muttaqa Mai gemu Kenan
Fatan Alheri Agareku Da Mai Girma Ordinary Ahmed isah Allah Yakara lafiya β€β€β€
Gsky wanna matar idan abundant fada gsky ne wlh an cuceta gsky brekete family ku tsayawa wanna mata
Dan hajiya Allah yayiwa rayuwar ku.albarka Muna alfari daku Allah yakara rayuwar albarka Annabi Muhammadu sallallahu alaihim wassalam wanna.
Maza bakwa mana adalci πππ nagama aure Allah yakawo mana mafita nasan zafin dakikeji narabuwa dayara
Slm mamana allah ya kara basira da nisan kwana tare da dukkan ma,aikatanku bakidaya allah ya sakamiki da alkairi
Dan hjy Allah y y wa rayuwa albarka wannan headmaster beda gsky
πππππππππππ±π±π±π±π±π±π±π±π±π±ππππππππππ
Allah ya biyaki kanwta zainab fear less
Shi wannan hedmastern Dan kutumar uban babanshi besan yadda da yake axuciyar uwa ba,ko jakace ta haifeshi Dan iska shege Dan allah matasan Kaduna ku Zane mana wannan hedmastern ni yafi bani haushi,shege dakiki
Koda bata dagaskiyane Amma anci zarafinda Kuma Wai iyaye sunaso yayayensu Suji kansu.
Wallahi wallahi wallahi inbaka yata aure kaimata haka saida kuni ko shi ko maimakaranta, yan kato da gora
Yau nayi bakincikin kasancewata mace badan na rainawa allah ba Amma wallahi wallahi da namijice sena jinyata wannan hedmastern ,jinya ta har abada shege jaki Dan tinkiya dakiki yasan baida gaskiya,
To shi makarantarsa dama iyayen yarane suke doka ko kuma su hukumar makaranta
Mugungiyar mata Wanda kaddar aure tarabamu da uban yayanmu aci zarafimmu Muna kira abimata hakki
Wallahy Billahy wannan dan kato da goran azzalumi neh kumah macuci mara gaskiya gashi mara ilimi
Dan girman AllΔh i suggest our very own ordinary Ahmad Isah to delegate a team to undergo an investigation on that school to see if that school is up to the standards.
Ina wuni oga Dan hajiya da baban mu dasu anty Maryam
da farko Allah ya tsinewa wannan tsohon mijin naki Dan shegiya jaki Dan wuta ne
Shege tsinannen headmaster wulakantacce mara imani Allah yasanya ayima yarka ko danka fiye da abinda kayi mata matsiyaci azzalumi duk kai karuru wutar
Ni wllh ba banmu naso suyi magana dashi tunda wai mai zafine wa wan banza kawai kun zallinci wannan baiwar allah
π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’π’
Lallai kin hadu da jahilai yakama kisamu wani san uwanki yadaukar miki dansa, kodayake tunda kinzo nan za'a bi miki hakkin ki insha Allah.
Mai makarantar yafi dan Kato da goran hadari, dan Allah Dan Hajiya ku dauki mataki akan wannan mai makatantar, yanayin kalaman sa kamar wani dan daba
π€²π€²π€²π€²π€²π«‘π«‘π«‘ππ€π€πππππππβ€β€β€β€β€
Wlh wannan matar ita aka zalinta amma anso ajuyar da kesdin a zalinceta sabida basusan shaia ba Allah da wannan gida kadai zai iya tsaya mata
Gaskiya wannan mai makaranta bashida Gaskiya bashi da imani
ππππππππππππ
Mai makaranta karya kake Kowa nadin yakawo kara gidan nan sabida yasan nan ne kawai inda za'a masa adalci abi masa hakkin sa, Alh duk abin da akai mata mai makarantar yasa su yan bijilanti umarni yabasu kusan kuma su jahilai ne
Da Muttaka Mai Makaranta Wanda Baisan Abinda Yakeyiba Da Yan Goranda Suka Bugeta Zasugane Shayi Ruwane,Inbanda Kana Azzalimi Donme Zakace Andauki Maganarta Batareda Anji 6arayinku Ba Ahakan Wai Makaranta Gareka Tirβ¦.. Asara Kawai.π
Kaji yadda yakamata daga bakin anti Maryam, Amma shi mai makarantar nan jahili ne aiba haka yayi ba.
Duk Wanda Kaji Yana Maganar Abanza Akan Brekete Family Narantse Da Allah Azzalimine Nan Gidan Kuma Gidan Adalchi ne Shikuma Mugu Azzalimi Ko Dan Iska Tofa Basason Brekete Family,Shiyasa Ni irinku Arayuwa Ma Baku Isa Indagamuku Kafaba Saboda Ba Mutanen Arzikibane Ku.
Slm tsayajiya Akama mutatka
Kai yan rigasa komai ku haba yaka mata ku gyara duk wata lalacewa a kaduna rigasa
Dan Hajiya maikayi, wayace baka kyauta ba dur!n Uwar su
Amatsayi na na malamin makaranta muna Allah wadai da wannan malamin makaranta kuma munaso a bincika mana anya ko school of education yayi dan babu qualities na good teacher atattare dashi sam.
π―π―π―π―
allah baya bacci wlh amman
Dan hajiya Dan Allah ku gayyaci wannan Mai makarantar saboda yadda yake magana cikin izza.
Kuma Wlh naji zafin yadda yace waishiyasa jama'a basason kawo korafinsu Berekety family saboda irin hujjarsa ta banza da wofi.
Inaji araina duk wanda kaji yasoki wannan gida mai Albarka na Berekety family Wlh yanada tabo damancan azzalumi ne.π
Cin mutuncin yayi yawa
Wasu suna bigewa da kidnafing su na samun kudi
Wasu suna bigewa da kidnafing su na samun kudi
Shima mijin dabba ne
Mal Muntaqa ka yi kuskure, ka San cewa wannan Mata
ita ce Mahaifiyar wannan daliba amma you fail to inform the Vigilante but you portrayed her as a Kidnaper.
Amen π yaAllahu
LALLAI A KAMA MAL. MUNTAQA, SHINE SILAN RAUNATA WANNAN MATA.
Gaskiya Ina rokon wannan gida Mai Albarka da suyi delegate din wasu mutane don bincike a wannan makaranta Domin shine tsohon discipling master Na GJSS rigasa 2012 a wanchan lokacin yabar makarantar kawai Sai Dai akaji ya bude tashi makarantar Mallam Muttaqa Mai gemu Kenan
Dan girman Allah memakarantarnan ahukuntashi sannanakulle makarantar
Allah ya saka mata Ameen ya hayyu ya Qayyum π€²