WATA SHIDA SEASON 2 EPISODE 6📍 Tuntuɓe Mu domin Karin Bayani
Daga Kamfanin Al Hayat International, Goron Dutse Kano.
Za ku iya samun mu a:
Kwanar Kasuwa, Ofis ɗinmu mai Lamba 14, Al-Wabil House, Sharada Phase 1 Kano.
📧 Email: [email protected]
✅ Published & Managed by MBR Media Solutions
📧 Email: [email protected]
01:22:26
source






















































































































































































































































































































































🎉🎉🎉🎉🎉😊😊
Masha allah
💖💝
Allah yakarawa annabi daraja
Don Allah ku gyara taken da kuke sakawa. Ina nufin kidan taushi yayin da ake magana
Assalamu alaikum am sorry please dan Hausa Wannan wasikar takaci dan Allah gyara kayan ka baizamu sauki murababa Wannan Abun takaici ne kamar yadda ake baiyana Musulmai acikin Films ɗin India ko Pakistan A matsayin ƴan ta adda, Yau gashi abun yazo har a ƙasata Najeriya kuma a yankin Arewacin Najeriya jahata Kano to Kaduna Sannan da harshena Hausa. Film wannan bai dace ba wallahi, Munyi tirr da Allah wadai da wannan shirin na
WATA SHIDA. 🫵😡
Sabuda annuna musulmi dan ta adda wannan ba gaskiya bani san raini
haba dan Hausa
1. Ina tunanin mu yake
2. Ina hankalin mu yake
3. Ina ilimin mu yake
4 Ina kishin Addinin mu yake
a matsayin mu na Musulmai
musulmi ba dan ta adda bani mai kukeso kuma ku nunawa duniya musulmi dan ta adda Ni kenan ko Hmmm 🤔 dan Allah dan Hausa kainazari da tinani hakan yadaci
Sam wannan shirmen baidaciba koma ba wayewa bane sannan kai dan Hausa kaini jagoran wannan shiri mai kyau mai farin jini gaskiya wannan tsarin da kashi go dashi bai daciba ko kadan dan Allah muna rokonka da ayi nazari da tinani akan canza salon wannan tafiyar dan Allah agyara
WATA SHIDA ❌🚫🔥
DAN ALLAH AGYAYA
Dan Allah dan Hausa kusa keshin musulunci da musulmi da ƙasa da yaran mu na Hausa matsayinka na dan Hausa am so sorry for everything
Wasiƙa ta fito daga
SALAHUDDEEN YUSIF DORAYI CARANCI YAMMA MAI KANKANA
Munaimuku fatan alkairi kuma muna niman alfarma inmunbatamuku rai dan Allah ayafimu wassalam 🙏👍💯
Please director ka canzawa umar Gombe appearance dinshi Saboda yayi shiga irinta musulunci Amma kuma ya fito a danta'adda
Wato Dan Hausa kai duk wani mai laifi sifar Muslimi zaka bashi kenan.
A gaskiya yadda kuke portraying din masu ta'addanci da siffofin musulunci ba daidai bane…(Kamar cikakken gemu,saka Hirami,tauna asuwaki,saka hula tabani kaji hadisi)
A fina finan America da India muke ganin irin hakan amma abun yazo gida cikin Hausawan mu ,kuma nasan masu wannan Film din Musulmai ne…
A gani na yin hakan cin fuska ne ,kuma hakan b karamin tasiri zai yi ba ga masu kallom musulmi a matsayin yan ta'adda.
Y kamata kuyi tunani kuma ku samar d gyara akan hakan, sbd kada ku bada gudunmawa wajen ɓatawa da muzanta addinin Allah.
M K T
Yadda muke ganin ana alaƙanta duk ƴan tà'ădda da Műsvlmai a fina-finan Pakistan da India yanzu abun yazo gida Najeriya.
Wannan a wani Hausa series ne sunansa WATA SHIDA, kamar yadda kuke gani a hoto 'ýăn tà'ădda ne sanye da duk wasu tufafi dake alaƙanta su da Műsvlmai kamar irinsu, Taɓani kaji Hadisi, Asuwaki, Hirami, da kuma tsayayyen Gemu.
Kowa yasan wannan siffa ce ta kamala ga cikakken Műsvlmi, amma duniyar fina-finai suna amfani da ita sau da yawa wurin nuna wani ƙasurgumin ɗan tà'ădda, to yanzu Hausa film suma sun ɗauka suda muke ganin suma namu ne, amma cin fuskar harda su.
Ni bansan wane saƙo masu shirya shirin suke son isarwa ba anan, ƙila kuma suma duk sun yarda da shărrin da Tvrąwa suke mana na dukkan Műsvlmi ɗan tà'ădda ne. Ko kuma dai suma 'yan kwangila ne.
Allah ya kyauta dai.
Daga Zaharaddeen Shu'aibu Allazy Makudawa
Gsky wata I love you
Alhamdulillah
Macha Allah dan hausa a gaskiya kana nisatar damu a kan wata shida inda a ce dahiru yafadama zahra a kan kara aure da sai ta girgija wlh film din nan duniyane❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤😊😊😊😊❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤😊😊😊😊❤❤❤❤❤😊😊❤❤❤🎉❤❤❤🎉
Watching from Abia state
Gaskiya kuskure yin fitar addini ta makala a wajen harkar banditry
😂😂🎉
❤❤❤❤❤🎉🎉🇳🇬🇸🇦
Ina alfari daku mutane na mutane Nigeria
Allah yakara basira
ما شاء الله تبارك الله ❤❤
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡🫡❤❤❤❤🫡🫡🫡❤❤❤❤🤔🤔🫡🫡❤❤❤
Kira ga 'Yan Uwa masoya Kamfanin AL HAYAT INTENTIONAL dan Allah ku je Sabuwar Tashar mu mai suna AL HAYAT INTENTIONAL TV dan ku Kalli Shahararran Shirin mu mai suna TAWAKKALTU 👇
https://youtu.be/1_cEq0HtCfY?si=iOBCATAoErerk1cL
Gaskiya Ina jindadin kallon Shirin wata shida Amma gaskiya masu acting matsayin iyayen dahiru na karya abinda suke yi yayi yawa gaskiya
Dahiru actor of the year ❤❤🎉🎉
❤❤😂😂❤❤
Bai kamata Yanta'adda suyi shigar masu addinin musulunci ba
Sunyi shigar musulmai tare da asuwaki da kuma tabani kaji hadisi ga hirami
Wannan Bai daceba kuna kara bata mana suna a matsayinku na musulmai
Tabbas masu shirya shirin wata shida suna da hannu dumu dumu wajen nunawa duniya musulunci a mummunan kama
Bamu yarda da sanya sutura irin ta musulmi ayayin ta'addanci ba
I'm very disappointed with this episode. What exactly is the correlation between Islam and kidnapping? Why portray an Islamic character as a bandit? This is very disappointing.
Whl kunawa musulunci zagon kasa
❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉😅😅😅😅😅
Asalamu alaikum ni da niger 🇳🇪 ne ina bibiyar wanan shiri yana kayatar sani sosai kuma ina jin dadin sa aman naga kamar za asamu zarah biyu acikin Shiri gaskiya abar ta ita kadai zaifi dadi kar arabamana hankali ina godiya sosai naku FKD agadez
Muryan Dan Hausa kenan 😂❤❤
Masha Allah 🎉🎉🎉🎉
❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
❤❤❤❤🎉🎉🎉
Shege ali